资讯
Hukumomin Nijer Sun Ayyana Zaman Makokin Kwanaki 2 Embed Nuna wa mutane akan Facebook Nuna wa mutane akan Twitter No media source currently available 0:00 0:02:43 0:00 Shiga Kai Tsaye 16 kbps | MP3 32 ...
Get the latest daily news updates and feature articles in English on Nigeria and the world. Visit voahausa.com/news-in-english-from-nigeria-and-the-world ...
‘Yan Najeriya na ci gaba da nuna rashin jin dadi, yayin da fatansu na samun sa’ida idan matatar mai ta Dangote ta fara sayar da man fetur a kasar, ya ke neman gushewa; Kungiyar likitocin koda a ...
A shirin namu na karfe 9 da rabi agogon Najeriya da Nijar, zaku ji labarai na yadda duniyar ta yini da rahotanni da dumi-duminsu, sannan mu kan bude muku layuka domin ku bugo ku bayyana mana ...
A shirin Lafiya na wannan makon mun tattauna ne tare da Dr. Lawali Bello Yahaya likitan dabbobi a Najeriya akan yadda ake amfani da magunguna nau'in Antibiotics da kuma yadda hakan yake shafar mutane.
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da limaman majami’ar “Church of Brethren in Nigeria” da aka fi sani da Ekklesiyar Yan’uwa a Najeriya (EYN). Limaman da al’amarin ya rutsa dasu sun hada da babban limamin ...
washington dc — Rundunar sojin Najeriya dake aikin wanzar da zaman lafiya mai taken “Fansar Yamma” tace dakarunta na hadin gwiwa sun yi nasarar gudanar da rangadin yaki a martanin da suka mayar ga ...
Masu aikin ceto a hatsarin Jirgin Ruwa da ya faru a kauyen Kali na Karamar Hukumar Gummi a Jihar Zamfara, sun tabbatar da tsamo gawarwakin guda tara na mutanen da hatsarin Jirgin ruwa ya rutsa da su a ...
Mataimakan ‘yan takarar shugaban kasa, Tim Walz na jam’iyyar Democrat da kuma JD Vance na Republican sun fafata a muhawarar su ta farko wacce kuma ita ce kadai da za su yi kafin zaben shugaban kasa a ...
Jami’in hulda da jama’a na reshen jihar Jigawa na hukumar kashe gobara ta tarayya, Aliyu M.A, ne ya tabbatarwa manema labarai da afkuwar lamarin a yau Laraba, 13 ga watan Nuwambar da muke ciki.
Shirin Lafiya Uwar Jiki na wannan makon, ya yi magana ne akan cututtukan fata da kuma yadda ya kamata a kula da fata musamman a wannan yanayi na sanyi da hunturu. Kwararriyar likitan fata, Zainab ...
A shirin Nakasa na wannan makon taron Nakasassu da ya gudana a farkon watan Fabrairun 2025 a Abuja ya gano yadda matsalolin shugabanci ke shafar harkoki da rayuwar masu bukata na musamman a Najeriya.
当前正在显示可能无法访问的结果。
隐藏无法访问的结果